EPISODE · Oct 20, 2022 · 14 MIN
Me Ya Sa Atiku ya ce ’yan Arewa su zabi dan uwansu?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailWasu manyan ’yan takarar shugaban kasa a zaben Najeriya na 2023 sun furta wasu kalamai masu kama da bangaranci a yakin neman zabensu da suka bar baya da kura.Shin wane tasiri irin wadannan kalaman za su yi a zaben 2023 ga ’yan takarar da ke neman saye zukatan masu zabe?.Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin yadda za ta kaya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Me Ya Sa Atiku ya ce ’yan Arewa su zabi dan uwansu?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.