EPISODE · Apr 21, 2025 · 26 MIN
Me Ya Sa Matsalar Tsaro “Ta Gagari Gwamnati” A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailA daidai lokacin da ake tunanin samun sauƙi daga ɗimbin matsalolin tsaro da na tada ƙayar baya a Najeriya, sai ga wasu matsalolin na ƙara Kunno Kai.Yayin da a wannan lokaci ake fuskantar kalubale iri-iri kama daga hare-haren da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne a Arewa maso Gabas, zuwa ga sabbin kashe-kashe a wasu garuruwan jihohin Filato da Binuwai sai kuma ga wata sabuwar ƙungiya da ake zargin ta ’yan ta’adda ce mai suna Mahmuda ta bulla a jihar Kwara.To ko mene ne ya haddasa wannan koma-baya ta fuskar tsaro?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan dalilan kara kazancewar matsalar tsaro da hanyoyin magance su a Najeriya.
What this episode covers
Send us Fan Mail A daidai lokacin da ake tunanin samun sauƙi daga ɗimbin matsalolin tsaro da na tada ƙayar baya a Najeriya, sai ga wasu matsalolin na ƙara Kunno Kai. Yayin da a wannan lokaci ake fuskantar kalubale iri-iri kama daga hare-haren da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne a Arewa maso Gabas, zuwa ga sabbin kashe-kashe a wasu garuruwan jihohin Filato da Binuwai sai kuma ga wata sabuwar ƙungiya da ake zargin ta ’yan ta’adda ce mai suna Mahmuda ta bulla a jihar Kwara. To ko mene...
NOW PLAYING
Me Ya Sa Matsalar Tsaro “Ta Gagari Gwamnati” A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m