EPISODE · Oct 11, 2024 · 23 MIN
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suka Fara Yanke Kauna Da Samun Sa’ida?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailMuhawara ta barke a Najeriya bayan sanar da aka sanar da karin farashin man fetur a gidan gidajen mai na NNPC a kan wane ne zai kare muradun ’yan kasa, ya hana a yi musu hawan kawara?’Yan kasa da dama dai na ganin wannan kari a matsayin wani karin mataki na takura wa rayuwarsu, wadda tuni dama take cikin wani yanayi na tsaka-mai-wuya.
What this episode covers
Send us Fan Mail Muhawara ta barke a Najeriya bayan sanar da aka sanar da karin farashin man fetur a gidan gidajen mai na NNPC a kan wane ne zai kare muradun ’yan kasa, ya hana a yi musu hawan kawara? ’Yan kasa da dama dai na ganin wannan kari a matsayin wani karin mataki na takura wa rayuwarsu, wadda tuni dama take cikin wani yanayi na tsaka-mai-wuya.
NOW PLAYING
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suka Fara Yanke Kauna Da Samun Sa’ida?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m