EPISODE · Aug 19, 2024 · 15 MIN
Mece Ce Cutar Kyandar Biri Kuma Me Ke Jawo Ta?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf
Send us Fan MailAn samu ɓarkewar cutar ƙyandar biri a ƙasashen Afrika, wadda majalisar Ɗinkin Duniya ke ganin cutar za ta iya tsallake Nahiyar. Hukumar yaki da cutuka ta Najeriya ta ce ta samu akalla mutane 39 da suka harbu da cutar daga farkon shekarar nan zuwa yanzu, inda WHO ta ayyana dokar ta baci kan wannan cuta.Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan abubuwan da suka kamata ku sani game da cutar kyandar birin.
What this episode covers
Send us Fan Mail An samu ɓarkewar cutar ƙyandar biri a ƙasashen Afrika, wadda majalisar Ɗinkin Duniya ke ganin cutar za ta iya tsallake Nahiyar. Hukumar yaki da cutuka ta Najeriya ta ce ta samu akalla mutane 39 da suka harbu da cutar daga farkon shekarar nan zuwa yanzu, inda WHO ta ayyana dokar ta baci kan wannan cuta. Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan abubuwan da suka kamata ku sani game da cutar kyandar birin.
NOW PLAYING
Mece Ce Cutar Kyandar Biri Kuma Me Ke Jawo Ta?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m