EPISODE · Jul 7, 2025 · 25 MIN
Mene Ne Tasirin Nadin Mataimaka Na Musamman A Rayuwar Jama’a?
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailWadanda aka zaba su rike mukaman gwamnati kan nada wasu mukarrabai don su taya su sauke nauyin da aka dora musu.Wasu na zargin nadin baya rasa nasaba da sakayya ga irin rawar ga wadanda aka nada saboda rawar da suka taka yayin yakin neman zabe.Ko irin wadannan nade-nade na da wani tasiri ga rayuwar alumma?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan nade-naden masu taimakawa shugabanni da irin tasirin da suke dashi.
What this episode covers
Send us Fan Mail Wadanda aka zaba su rike mukaman gwamnati kan nada wasu mukarrabai don su taya su sauke nauyin da aka dora musu. Wasu na zargin nadin baya rasa nasaba da sakayya ga irin rawar ga wadanda aka nada saboda rawar da suka taka yayin yakin neman zabe. Ko irin wadannan nade-nade na da wani tasiri ga rayuwar alumma? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan nade-naden masu taimakawa shugabanni da irin tasirin da suke dashi.
NOW PLAYING
Mene Ne Tasirin Nadin Mataimaka Na Musamman A Rayuwar Jama’a?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m