EPISODE · Sep 9, 2021 · 14 MIN
NIMET Ta Yi Hasashen Sake Samun Ambaliyar Ruwa
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NIMET) ta yi hasashen za a sake samun ruwan sama kama da bakin kwarya wanda ka iya haifar da asarar rayuka da rugujewar gidaje a jihohi 17. Toshe magudanan ruwa da shara na cikin abubuwan da ke jawo ambaliya, da ma haddasa cutar kwalara. Ku biyo mu sannu a hankali domin jin yadda wannan lamari ke shafar rayuwar al'umma.
Embed this episode
NOW PLAYING
NIMET Ta Yi Hasashen Sake Samun Ambaliyar Ruwa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.