EPISODE · Feb 8, 2022 · 13 MIN
Rashin Shigar Da Matasa Harkokin Mulki, Laifin Waye?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMatasa ne kashin bayan kowace al'umma, domin su a ke fatan su gaji magabatansu, har a kan yi wa matasan wakar cewa, "yara manyan gobe".Sai dai a Najeriya har yanzu matasan basu fara gani a kasa ba, domin kuwa ba a tsarmawa da su a harkokin mulki. A ina matsalar take, kuma mene ne a ke yi ba dai dai ba?
Embed this episode
NOW PLAYING
Rashin Shigar Da Matasa Harkokin Mulki, Laifin Waye?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.