Rufe Twitter: Yadda ’Yan Najeriya Suka Yi Asara, Gwamnati Ta Ci Riba episode artwork

EPISODE · Jan 14, 2022 · 16 MIN

Rufe Twitter: Yadda ’Yan Najeriya Suka Yi Asara, Gwamnati Ta Ci Riba

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailA kwana akalla 220 da gwamnatin Nejeriya ta rufe harkokin kafar sada zumunta ta Twitter, ‘yan kasar sun tafka asarar makudan kudade, a yayin da gwamantin kasar kuma ta ci gagarumar riba a sakamakon matakin da ta dauka.Masana sun yi bayanin irin makudan kudaden da Gwamnatin Tarayya za ta rika samu daga harajin da za ta rika karba daga hannun kamfanin Twitter a sakamakon amfanin da ’yan Najeriya suke yi da kafarsa, wurin gudanar da harokinsu na  kasuwanci da kuma sadar da zumunta.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Jan 14, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

Rufe Twitter: Yadda ’Yan Najeriya Suka Yi Asara, Gwamnati Ta Ci Riba

0:00 16:51

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 16 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on January 14, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!