EPISODE · Oct 14, 2024 · 26 MIN
Shin Cire Tallafin Mai Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Kunci?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailGalibin Najeriya suna rataya alhakin kuncin rayuwar da suke fama da shi kacokan a kan janye tallafin man fetur.Sai dai wasu masan suna ganin idan ma janye tallafin yana taka rawa, to akwai wasu matakan da suke bayar da gudunmawa mai tsoka.Ko wadanne matakai ne wadannan?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci za iyi kokarin warware zare da abawa.
What this episode covers
Send us Fan Mail Galibin Najeriya suna rataya alhakin kuncin rayuwar da suke fama da shi kacokan a kan janye tallafin man fetur. Sai dai wasu masan suna ganin idan ma janye tallafin yana taka rawa, to akwai wasu matakan da suke bayar da gudunmawa mai tsoka. Ko wadanne matakai ne wadannan? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci za iyi kokarin warware zare da abawa.
NOW PLAYING
Shin Cire Tallafin Mai Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Kunci?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m