EPISODE · Jun 20, 2024 · 15 MIN
Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan
Send us Fan MailWasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura.Fadar shugaban kasa da jam’iyyar APC a matakin kasa da jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi.Shin me ya girgiza Jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai? Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.
What this episode covers
Send us Fan Mail Wasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura. Fadar shugaban kasa da jam’iyyar APC a matakin kasa da jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi. Shin me ya girgiza Jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai? Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.
NOW PLAYING
Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m