Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne? episode artwork

EPISODE · Jun 20, 2024 · 15 MIN

Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?

from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim da Sulaiman Hassan

Send us Fan MailWasu kalaman da jagoran Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya furta yana zargin Gwamnatin Tarayya suna ci gaba da tayar da kura.Fadar shugaban kasa da jam’iyyar APC a matakin kasa da jihar Kano sun yi kakkausan suka da kiran a yi maza-maza a kama shi.Shin me ya girgiza Jam’iyyar ta APC game da wadannan kalamai?  Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan wannan turka-turka.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Jun 20, 2024

Embed this episode

NOW PLAYING

Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?

0:00 15:08

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 15 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on June 20, 2024.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!