EPISODE · Mar 21, 2023 · 14 MIN
Shin Kwankwaso Zai Kyale Abba Ya Yi Mulki A Kano?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMagoya bayan Jam’iyyar NNPP a Jihar Kano na ci gaba da murnar samun nasara a zaben gwamnan da ya gabata ranar Asabar 18 ga watan Maris.Yaya ake sa ran zaɓaɓɓen gwmana Abba Kabir Yusuf ya gudanar da mulki a Kano?Shirin Najeriya A Yau ya ji irin burin da Kanawa ke yi wa gwamnatin Abba, ya kuma ji yadda alakar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso za ta shafi mulkin.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shin Kwankwaso Zai Kyale Abba Ya Yi Mulki A Kano?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.