EPISODE · Nov 15, 2024 · 30 MIN
Shirin Da Masu Ruwa Da Tsaki Suka Yi Kan Zaben Ondo.
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailA ranar Asabar 16 ga wannan watan ne za’a gudanar da zaben gwamna a jihar Ondo, sai dai kamar sauran zabukan da aka saba gudanarwa a Najeriya, tuni masu ruwa da tsaki suka bayyana kammala shirye shiryen tunkarar wannan zabe.To amma ba’a nan gizo ke sakar ba, domin kuwa a mafi yawan lokuta al’umma a kasar nan na korafin cewar duk da shirye shiryen da masu ruwa da tsaki suke bayyana kammalawa, a karshe ana samun matsala.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai tattauna da masu ruwa da tsaki ne kan yanayin shirye shirye don tunkarar zaben gwamna a jihar Ondo.
Embed this episode
NOW PLAYING
Shirin Da Masu Ruwa Da Tsaki Suka Yi Kan Zaben Ondo.
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.