Shirin Da Masu Ruwa Da Tsaki Suka Yi Kan Zaben Ondo. episode artwork

EPISODE · Nov 15, 2024 · 30 MIN

Shirin Da Masu Ruwa Da Tsaki Suka Yi Kan Zaben Ondo.

from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us Fan MailA ranar Asabar 16 ga wannan watan ne za’a gudanar da zaben gwamna a jihar Ondo, sai dai kamar sauran zabukan da aka saba gudanarwa a Najeriya, tuni masu ruwa da tsaki suka bayyana kammala shirye shiryen tunkarar wannan zabe.To amma ba’a nan gizo ke sakar ba, domin kuwa a mafi yawan lokuta al’umma a kasar nan na korafin cewar duk da shirye shiryen da masu ruwa da tsaki suke bayyana kammalawa, a karshe ana samun matsala.Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai tattauna da masu ruwa da tsaki ne kan yanayin shirye shirye don tunkarar zaben gwamna a jihar Ondo.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Nov 15, 2024

Embed this episode

NOW PLAYING

Shirin Da Masu Ruwa Da Tsaki Suka Yi Kan Zaben Ondo.

0:00 30:39

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 30 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on November 15, 2024.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!