EPISODE · Jun 27, 2025 · 15 MIN
Tabbas Iran Ce Ta Yi Nasara la Juyin Mulki, wala Wargaza Nukiliya Rikicin SDP TsokaciLive ,
from Kowa podcast · host Kowa Podcast
Tabbas Iran Ce Ta Yi Nasara la Juyin Mulki, wala Wargaza Nukiliya Rikici SDP A TsokaciLive, mun duba labarin shan kashi da Isra’ila ta yi a hannun iran kokarinta na kifar da Gwamnatin , kasar da wargaza shirin nukiliyar ta Iran. Duk da harin soji da dabarun leƙen asiri, Iran ta tsira da cibiyoyin makamanta na nukiliya, tare da dakile burin juyin mulki sauya gwamnati regime change . Wannan ba wannan ba iya mummunan shan kayi bane kadai fitowa fili da gazawar manyan tsare-tsaren yaƙi takurawa da cin zalin da isra'ila da kasashen yamma ke jagoranta. Mun dauko kalaman Ori Goldberg — ɗan Isra’ila mai nazari, wanda ya nuna cewa harin bai cimma ko ɗaya daga cikin manufofinsa ba mun mun kuma duba Rikicin da ya ɓarke a jam’iyyar SDP bayan dakatar da shugaban ƙasa na jam’iyyar, Alhaji Shehu Gabam, bisa zargin karkatar da kuɗi da karya doka. Jam’iyyar ta ce Gabam ya aikata ayyukan da suka ci karo da tsarin jam’iyyar, ciki har da fitar da bayanan kuɗi zuwa INEC ba tare da izini ba. Bayan rikicin, jam’iyyar ta nada sabbin shugabanni daga Arewa da Kudu. > Wannan fa ba tsokaci bane kawai — muryoyi ne daga ƙasa zuwa sama. 🎧 Kalli shirin Kowa Podcast | Twisdon360 TV Kowa Podcast 📍Spotify | Facebook | YouTube Daga ƙasa zuwa sama — muryar kowa da kowa, ba 'yan tsiraru ba. The voice of the many, not just a few. #KowaPodcast #Tsokacilive #alkaitawi #DagaƘasaZuwaSama #MuryarKowa #IranVictory #IsraelIranTensions #ImperialismExposed #PodcastHausa #RevolutionaryTalks #PanAfricanVoices #UnfilteredTruth #VoiceOfThePeople #SDPCrisis #RikicinSDP #ShehuGabam
Embed this episode
Ready to play
Tabbas Iran Ce Ta Yi Nasara la Juyin Mulki, wala Wargaza Nukiliya Rikicin SDP TsokaciLive ,
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.