EPISODE · Jul 31, 2025 · 27 MIN
Tinubu Ya Yi Adalci Ga Ayyuka Da Mukamai Tsakanin Kudu Da Arewa—Bayo Onanuga
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailKungiyar tuntuba ta Arewa ta zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kin yin daidaito wurin ayyuka da raba mukamai tsakanin Arewa da Kudancin Kasar nan.Wadannan zarge-zarge suka sa fadar Shugaban Kasa ta hannun mai taimaka masa na musamman kan kafofin yada labarai Bayo Onanuga maida martani ga Kungiyar ACF.Ko wadanne irin martani fadar shugaban kasar ta mayar ga kungiyar Tuntuba Ta Arewa?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.
What this episode covers
Send us Fan Mail Kungiyar tuntuba ta Arewa ta zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kin yin daidaito wurin ayyuka da raba mukamai tsakanin Arewa da Kudancin Kasar nan. Wadannan zarge-zarge suka sa fadar Shugaban Kasa ta hannun mai taimaka masa na musamman kan kafofin yada labarai Bayo Onanuga maida martani ga Kungiyar ACF. Ko wadanne irin martani fadar shugaban kasar ta mayar ga kungiyar Tuntuba Ta Arewa? Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.&n...
NOW PLAYING
Tinubu Ya Yi Adalci Ga Ayyuka Da Mukamai Tsakanin Kudu Da Arewa—Bayo Onanuga
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m