Wane Ne Zai Zamo Sabon Shugaban Jam’iyyar  APC? episode artwork

EPISODE · Jul 18, 2023 · 14 MIN

Wane Ne Zai Zamo Sabon Shugaban Jam’iyyar APC?

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailAn shiga ruɗani a jam’iyar APC bayan saukar Sanata Abdullahi Adamu daga shugabancin jam’iyar, duk da yake bai wuce shekara guda a muƙamin nasa ba, inda wasu rahotanni ke cewa rashin jituwa tsakanin shugaban na APC da Bola Tinubu ne ya tursasa masa sauka daga kujerar.Dama wasu sun dade suna jiran ganin yadda za ta kaya tsakanin shugaban kasar da Shugaban jam'iyyar APC mai murabus Abdullahi Adamu bayan zaɓe.Shirin Najeriya a Yau, ya duba makomar jamiyar APCn da ƙaluabalen da ke gabanta gameda mataki na gaba da za ta ɗauka.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Jul 18, 2023

Embed this episode

NOW PLAYING

Wane Ne Zai Zamo Sabon Shugaban Jam’iyyar APC?

0:00 14:59

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 14 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on July 18, 2023.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!