EPISODE · Jul 18, 2023 · 14 MIN
Wane Ne Zai Zamo Sabon Shugaban Jam’iyyar APC?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailAn shiga ruɗani a jam’iyar APC bayan saukar Sanata Abdullahi Adamu daga shugabancin jam’iyar, duk da yake bai wuce shekara guda a muƙamin nasa ba, inda wasu rahotanni ke cewa rashin jituwa tsakanin shugaban na APC da Bola Tinubu ne ya tursasa masa sauka daga kujerar.Dama wasu sun dade suna jiran ganin yadda za ta kaya tsakanin shugaban kasar da Shugaban jam'iyyar APC mai murabus Abdullahi Adamu bayan zaɓe.Shirin Najeriya a Yau, ya duba makomar jamiyar APCn da ƙaluabalen da ke gabanta gameda mataki na gaba da za ta ɗauka.
Embed this episode
NOW PLAYING
Wane Ne Zai Zamo Sabon Shugaban Jam’iyyar APC?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.