EPISODE · Dec 15, 2022 · 15 MIN
Yadda Aka Fara Karbar Katin Zaben 2023
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta fara rabon katunan zaben a cibiyoyinta da ke fadin Najeriya ranar Litinin 12 ga Disamban nan da muke ciki. Shin yaya aikin rabon katunan zaben ke gudana? Saurari bayanai daga bakin ’yan Najeriya da ke kokarin karbar katunan zabensu da kuma jami’an INEC.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Aka Fara Karbar Katin Zaben 2023
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.