EPISODE · Jun 20, 2022 · 14 MIN
Yadda Aka Yi Cinikin Kuri’a A Zaben Ekiti
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRahotanni daga Jihar Ekiti inda aka gudanar da zaben gwamna a ranar Asabar sun bayyana zargin sayen kuri’a.Mun tattauna da jama’a daga jihar ta Ekiti kan gaskiyar abin da ya faru, mun kuma tuntubi masana shari’a kan matsayin mai sayen kuri’a da mai sayarwa da kuma wanda aka saya domin sa.A yi sauraro lafiya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Aka Yi Cinikin Kuri’a A Zaben Ekiti
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.