EPISODE · Mar 30, 2023 · 15 MIN
Yadda Ake Shirin Kammala Zaben Gwamna A Adamawa
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan Mail'Yan siyasa a Jihar Adamawa sun kara tsunduma yakin neman zabe a karo na biyu sakamakon bayyana cewa za a gudanar da zaben cike gurbi Ranar 15 ga watan Afrilu in Allah ya kai mu.Ya ya 'yan siyasa Adamawa ke shirin shiga zaben cike gurbin da ke tafe?Shirin Najeriya A yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.
What this episode covers
Send us Fan Mail 'Yan siyasa a Jihar Adamawa sun kara tsunduma yakin neman zabe a karo na biyu sakamakon bayyana cewa za a gudanar da zaben cike gurbi Ranar 15 ga watan Afrilu in Allah ya kai mu. Ya ya 'yan siyasa Adamawa ke shirin shiga zaben cike gurbin da ke tafe? Shirin Najeriya A yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.
NOW PLAYING
Yadda Ake Shirin Kammala Zaben Gwamna A Adamawa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m