EPISODE · Mar 30, 2023 · 15 MIN
Yadda Ake Shirin Kammala Zaben Gwamna A Adamawa
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan Mail'Yan siyasa a Jihar Adamawa sun kara tsunduma yakin neman zabe a karo na biyu sakamakon bayyana cewa za a gudanar da zaben cike gurbi Ranar 15 ga watan Afrilu in Allah ya kai mu.Ya ya 'yan siyasa Adamawa ke shirin shiga zaben cike gurbin da ke tafe?Shirin Najeriya A yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Ake Shirin Kammala Zaben Gwamna A Adamawa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.