EPISODE · Jul 19, 2024 · 26 MIN
‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Sulaiman Hassan Ibrahim
Send us Fan MailAna musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.
What this episode covers
Send us Fan Mail Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci. ’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure. Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.
NOW PLAYING
‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m