EPISODE · Aug 28, 2023 · 13 MIN
Yadda Bude Madatsar Lagdo A Kamaru Zai Shafi 'Yan Najeriya
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailHukumar kula da Harkokin Kasashen Waje Ta Najeriya ta aikewa Hukumar Bada Agajin Gaggawa NEMA sakon Kasar Kamaru na niyyar bude madatsar ruwan Lagdo, sakamakon cikar da madatsar ya yi.A bara bude wannan madatsa ya raba 'yan Najeriya sama da Miliyan guda da matsugunansu, ko ta wadanne bangarori wannan ruwa zai shafi Najeriya bana?Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Bude Madatsar Lagdo A Kamaru Zai Shafi 'Yan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.