EPISODE · Jun 19, 2023 · 14 MIN
Yadda Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya Ya Shafi Makwabtanta
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailShugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio ya furta cewa wasu kasashen dake makwaftaka da Najeriya suna jin radadin cire tallafin man da aka yi fiye ma da ‘yan kasar Najeriya. Shirin namu na yau ya tsallaka kan iyaka ya shiga wasu kasashe makwaftan Najeriya domin mu ji ko abin da shugaban majalisar dattawan ya fada da gaske ne ko kuwa.Shin ko cire tallafin mai a Najeriya ya shafi kasar Nijar?Shirin ya tuntubi wani basarake a Accra, kasar Ghana, wanda ya bamu labarin mai a kasar.
What this episode covers
Send us Fan Mail Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio ya furta cewa wasu kasashen dake makwaftaka da Najeriya suna jin radadin cire tallafin man da aka yi fiye ma da ‘yan kasar Najeriya. Shirin namu na yau ya tsallaka kan iyaka ya shiga wasu kasashe makwaftan Najeriya domin mu ji ko abin da shugaban majalisar dattawan ya fada da gaske ne ko kuwa. Shin ko cire tallafin mai a Najeriya ya shafi kasar Nijar? Shirin ya tuntubi wani basarake a Accra, kasar Ghana, wanda ya bam...
NOW PLAYING
Yadda Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya Ya Shafi Makwabtanta
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m