EPISODE · Apr 5, 2022 · 15 MIN
Yadda Dabino ya Zame Wa Mazauna Kudancin Najeriya Zuma
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailAn so mai azumi ya fara bude bakinsa da dabino.Duba da cewa azumin watan Ramadan bai wajabta akan akasarin ‘yan kudancin Najeriya ba, amma duk da haka akwai Al’Ummar Musulmi a cikin su, to ko ta yaya su ke samun dabino domin dabbaka wannan sunnar?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanan yadda Musulmin wannan yanki ke samun dabino domin buda-baki.
What this episode covers
Send us Fan Mail An so mai azumi ya fara bude bakinsa da dabino. Duba da cewa azumin watan Ramadan bai wajabta akan akasarin ‘yan kudancin Najeriya ba, amma duk da haka akwai Al’Ummar Musulmi a cikin su, to ko ta yaya su ke samun dabino domin dabbaka wannan sunnar? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanan yadda Musulmin wannan yanki ke samun dabino domin buda-baki.
NOW PLAYING
Yadda Dabino ya Zame Wa Mazauna Kudancin Najeriya Zuma
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m