Yadda Dabino ya Zame Wa Mazauna Kudancin Najeriya Zuma episode artwork

EPISODE · Apr 5, 2022 · 15 MIN

Yadda Dabino ya Zame Wa Mazauna Kudancin Najeriya Zuma

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailAn so mai azumi ya fara bude bakinsa da dabino.Duba da cewa azumin watan Ramadan bai wajabta akan akasarin ‘yan kudancin Najeriya ba, amma duk da haka akwai Al’Ummar Musulmi a cikin su, to ko ta yaya su ke samun dabino domin dabbaka wannan sunnar?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanan yadda Musulmin wannan yanki ke samun dabino domin buda-baki.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Apr 5, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

Yadda Dabino ya Zame Wa Mazauna Kudancin Najeriya Zuma

0:00 15:12

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 15 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on April 5, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!