EPISODE · Mar 10, 2023 · 15 MIN
Yadda Dage Zabe Ya Dagula Lissafi
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailDage zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin da hukumar INEC ta yi daga ranar 11 ga watan maris zuwa ranar 18 ya shafi rayuwar mutane da dama, ciki harda masu shirin aure. Ko mene ne ainihin dalilan da INEC ta dage zaben da mutane da yawa suke fatan a yi a gama su cigaba da harkokinsu?Saurari cikakken shirin domin jin yadda wannan mataki na INEC ya shafi rayuwar jama'ar Najeriya.
What this episode covers
Send us Fan Mail Dage zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin da hukumar INEC ta yi daga ranar 11 ga watan maris zuwa ranar 18 ya shafi rayuwar mutane da dama, ciki harda masu shirin aure. Ko mene ne ainihin dalilan da INEC ta dage zaben da mutane da yawa suke fatan a yi a gama su cigaba da harkokinsu? Saurari cikakken shirin domin jin yadda wannan mataki na INEC ya shafi rayuwar jama'ar Najeriya.
NOW PLAYING
Yadda Dage Zabe Ya Dagula Lissafi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m