EPISODE · Mar 10, 2023 · 15 MIN
Yadda Dage Zabe Ya Dagula Lissafi
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailDage zaben gwamnoni da 'yan majalisun jihohin da hukumar INEC ta yi daga ranar 11 ga watan maris zuwa ranar 18 ya shafi rayuwar mutane da dama, ciki harda masu shirin aure. Ko mene ne ainihin dalilan da INEC ta dage zaben da mutane da yawa suke fatan a yi a gama su cigaba da harkokinsu?Saurari cikakken shirin domin jin yadda wannan mataki na INEC ya shafi rayuwar jama'ar Najeriya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Dage Zabe Ya Dagula Lissafi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.