EPISODE · Aug 19, 2021 · 18 MIN
Yadda Dokar Hana Fita Ta Jefa Mutanen Jos Cikin Kunci
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailGwamna Simon Lalong na Jihar Filato ya sassauta dokar hana fita ta sa;o;i 24 da ya dora a kan Karamar Hukumar Jos ta Arewa tun ranar Lahadi.Daukar matakin sassauta dokar, wadda yanzu za ta fara daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safe, ya biyo bayan wata ganawar bita da gwamnan ya yi da shugabannin hukumomin tsaro a jihar.Kafin sassauta dokar, shirin Najeriya a yau ya yi nazari a kan halin da mutanen yankin suka tsinci kansu a ciki.
What this episode covers
Send us Fan Mail Gwamna Simon Lalong na Jihar Filato ya sassauta dokar hana fita ta sa;o;i 24 da ya dora a kan Karamar Hukumar Jos ta Arewa tun ranar Lahadi. Daukar matakin sassauta dokar, wadda yanzu za ta fara daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safe, ya biyo bayan wata ganawar bita da gwamnan ya yi da shugabannin hukumomin tsaro a jihar. Kafin sassauta dokar, shirin Najeriya a yau ya yi nazari a kan halin da mutanen yankin suka tsinci kansu a ciki.
NOW PLAYING
Yadda Dokar Hana Fita Ta Jefa Mutanen Jos Cikin Kunci
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m