Yadda Dokar Zabe Ta Kawar Da ’Yan Fadar Buhari episode artwork

EPISODE · May 13, 2022 · 15 MIN

Yadda Dokar Zabe Ta Kawar Da ’Yan Fadar Buhari

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailShin akwai lokacin da zababbun shugabanni a Najeriya za su sauka daga kujerunsu idan suna son tsayawa takarar zabe?Kawo yanzu dai, dokar zaben da Shugaba Muhammadu Buhari ya sanya wa hannu a watan Fabrairu ta wajabta mishi sauke ’yan fadarsa masu niyyar shiga zabe.Shin wane tasiri wannan sauyi da sabuwar dokar zai yi ga dimokuradiyyar kasar?Wadannan da ma wasu batutuwan da suka shafi dokar zaben Najeriya ne batun da shirin namu ya mayar da hankali a kai. A yi sauraro lafiya.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published May 13, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

Yadda Dokar Zabe Ta Kawar Da ’Yan Fadar Buhari

0:00 15:09

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 15 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on May 13, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!