EPISODE · May 13, 2022 · 15 MIN
Yadda Dokar Zabe Ta Kawar Da ’Yan Fadar Buhari
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailShin akwai lokacin da zababbun shugabanni a Najeriya za su sauka daga kujerunsu idan suna son tsayawa takarar zabe?Kawo yanzu dai, dokar zaben da Shugaba Muhammadu Buhari ya sanya wa hannu a watan Fabrairu ta wajabta mishi sauke ’yan fadarsa masu niyyar shiga zabe.Shin wane tasiri wannan sauyi da sabuwar dokar zai yi ga dimokuradiyyar kasar?Wadannan da ma wasu batutuwan da suka shafi dokar zaben Najeriya ne batun da shirin namu ya mayar da hankali a kai. A yi sauraro lafiya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Dokar Zabe Ta Kawar Da ’Yan Fadar Buhari
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.