EPISODE · Jan 21, 2025 · 25 MIN
Yadda Kuɗin Kujera Yake Neman Hana Maniyyata Sauke Farali
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailYanzu haka, saura mako biyu wa’adin da aka deba wa maniyyata Hajjin bana su biya kudin kujerar ya cika, amma rahotanni daga wasu sassan kasar nan na nuna cewa kalilan ne suka iya biyan.Kudin kujerar hajjin ya tsorata ’yan Najeriya a bana, bayan da hukumomi suka ce duk mai sha’awar sauke farali sai ya biya zunzuruntun kudi sama da Naira miliyan takwas.Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Kuɗin Kujera Yake Neman Hana Maniyyata Sauke Farali
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.