EPISODE · Aug 12, 2022 · 15 MIN
Yadda Kwadayi Ya Kai ’Yan Najeriya Tashar Wulakanci A Aljeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailWadansu ’yan Najeriya da kwadayin albashi mai tsoka ya ja su ka yi tafiya zuwa kasar Aljeriya sun gamu da gamonsu, domin kuwa suna dandana kudarsu da yunwa da talauci.Wai dama irin wadannan tafiye-tafiyen da jama’a ke yi a yanzu na da hadari ne?Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakinsu kan wannan tafiya da kuma halin da suka tsinci kansu tun daga kan hanya har zuwa kasar Aljeriya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Kwadayi Ya Kai ’Yan Najeriya Tashar Wulakanci A Aljeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.