EPISODE · Aug 30, 2021 · 14 MIN
Yadda Labaran Kanzon Kurege Ke Haifar Da Illoli Ga Al'umma
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA lokuta da dama, akan dora alhakin faruwar wasu abubuwa marasa dadi a kan yada labaran kanzon kurege, musamman a kafofin sada zumunta.A baya-bayan nan ma hukumomi a Najeriya sun yi gargadin cewa wasu na yada irin wadannan labarai da nufin tayar da zaune tsaye ko rura wutar rikici.Su wane ne suke kirkirar labaran kanzon kurege, mece ce manufarsu, kuma wacce illa suke haddasawa?
What this episode covers
Send us Fan Mail A lokuta da dama, akan dora alhakin faruwar wasu abubuwa marasa dadi a kan yada labaran kanzon kurege, musamman a kafofin sada zumunta. A baya-bayan nan ma hukumomi a Najeriya sun yi gargadin cewa wasu na yada irin wadannan labarai da nufin tayar da zaune tsaye ko rura wutar rikici. Su wane ne suke kirkirar labaran kanzon kurege, mece ce manufarsu, kuma wacce illa suke haddasawa?
NOW PLAYING
Yadda Labaran Kanzon Kurege Ke Haifar Da Illoli Ga Al'umma
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m