EPISODE · Aug 30, 2021 · 14 MIN
Yadda Labaran Kanzon Kurege Ke Haifar Da Illoli Ga Al'umma
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA lokuta da dama, akan dora alhakin faruwar wasu abubuwa marasa dadi a kan yada labaran kanzon kurege, musamman a kafofin sada zumunta.A baya-bayan nan ma hukumomi a Najeriya sun yi gargadin cewa wasu na yada irin wadannan labarai da nufin tayar da zaune tsaye ko rura wutar rikici.Su wane ne suke kirkirar labaran kanzon kurege, mece ce manufarsu, kuma wacce illa suke haddasawa?
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Labaran Kanzon Kurege Ke Haifar Da Illoli Ga Al'umma
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.