Yadda Labaran Kanzon Kurege Ke Haifar Da Illoli Ga Al'umma episode artwork

EPISODE · Aug 30, 2021 · 14 MIN

Yadda Labaran Kanzon Kurege Ke Haifar Da Illoli Ga Al'umma

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailA lokuta da dama, akan dora alhakin faruwar wasu abubuwa marasa dadi a kan yada labaran kanzon kurege, musamman a kafofin sada zumunta.A baya-bayan nan ma hukumomi a Najeriya sun yi gargadin cewa wasu na yada irin wadannan labarai da nufin tayar da zaune tsaye ko rura wutar rikici.Su wane ne suke kirkirar labaran kanzon kurege, mece ce manufarsu, kuma wacce illa suke haddasawa?

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Aug 30, 2021

Embed this episode

NOW PLAYING

Yadda Labaran Kanzon Kurege Ke Haifar Da Illoli Ga Al'umma

0:00 14:29

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 14 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on August 30, 2021.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!