EPISODE · Sep 13, 2024 · 25 MIN
Yadda Mazauna Maiduguri Za Su Kubuta Daga Illolin Ambaliya
from Najeriya a Yau · host Suleimab Hassan Jos
Send us Fan MailBayan mummunar ambaliyar ruwar da ta mamaye kusan kashi 70 cikin 100 na Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, masana na bayyana fargaba game da yiwuwar barkewar cututtuka da kuma ta'azzarar manyan larurori ga masu dauke da su. Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan yadda al'ummar birnin na Maiduguri za su kare kansu kuma su tsira da lafiyarsu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Mazauna Maiduguri Za Su Kubuta Daga Illolin Ambaliya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.