EPISODE · Jun 14, 2022 · 14 MIN
Yadda Muke So A Tsayar Da ’Yan Takara A Zaben 2023 —CAN
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan kammala zaben dan takarar shugaban kasa na Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya aka fara tunanin wanda zai yi wa dan takarar jam'iyyar Bola Ahmed Tinubu mataimaki.Kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN) ta gargadi jam’iyyar da cewa kar su sake su bari a yi shugaba Musulmi mataimaki ma Musulmi.Wannan kira na CAN ya janyo martani daga wurin jama'ar kasar.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tuntubi kungiyar ta kuma ji matsayar kungiyar Musulmi ta JIBWIS kan wannan batu.
What this episode covers
Send us Fan Mail Tun bayan kammala zaben dan takarar shugaban kasa na Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya aka fara tunanin wanda zai yi wa dan takarar jam'iyyar Bola Ahmed Tinubu mataimaki. Kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN) ta gargadi jam’iyyar da cewa kar su sake su bari a yi shugaba Musulmi mataimaki ma Musulmi. Wannan kira na CAN ya janyo martani daga wurin jama'ar kasar.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tuntubi kungiyar ta kuma ji matsayar kungiyar Musulmi ta JIBWIS kan wannan ...
NOW PLAYING
Yadda Muke So A Tsayar Da ’Yan Takara A Zaben 2023 —CAN
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m