Yadda Muke So A Tsayar Da ’Yan Takara A Zaben 2023 —CAN episode artwork

EPISODE · Jun 14, 2022 · 14 MIN

Yadda Muke So A Tsayar Da ’Yan Takara A Zaben 2023 —CAN

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailTun bayan kammala zaben dan takarar shugaban kasa na Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya aka fara tunanin wanda zai yi wa dan takarar jam'iyyar Bola Ahmed Tinubu mataimaki.Kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN) ta gargadi jam’iyyar da cewa kar su sake su bari a yi shugaba Musulmi mataimaki ma Musulmi.Wannan kira na CAN ya janyo martani daga wurin jama'ar kasar.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tuntubi kungiyar ta kuma ji matsayar kungiyar Musulmi ta JIBWIS kan wannan batu. 

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Jun 14, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

Yadda Muke So A Tsayar Da ’Yan Takara A Zaben 2023 —CAN

0:00 14:14

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 14 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on June 14, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!