EPISODE · Jun 14, 2022 · 14 MIN
Yadda Muke So A Tsayar Da ’Yan Takara A Zaben 2023 —CAN
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan kammala zaben dan takarar shugaban kasa na Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya aka fara tunanin wanda zai yi wa dan takarar jam'iyyar Bola Ahmed Tinubu mataimaki.Kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN) ta gargadi jam’iyyar da cewa kar su sake su bari a yi shugaba Musulmi mataimaki ma Musulmi.Wannan kira na CAN ya janyo martani daga wurin jama'ar kasar.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tuntubi kungiyar ta kuma ji matsayar kungiyar Musulmi ta JIBWIS kan wannan batu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Muke So A Tsayar Da ’Yan Takara A Zaben 2023 —CAN
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.