EPISODE · Aug 21, 2023 · 14 MIN
Yadda Nadin Mata 131 Mukaman Siyasa Ya Tayar Da Kura A Neja
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailNadin mata 131 mukamin masu taimakawa na musamman da Gwamnan Jihar Neja Muhammad Umar Bago ya yi a karshen makon jiya na ci gaba da daukar hankalin 'yan jihar. Mene ne wannna nadin ke nufi, kuma ta wadanne bangarori zai shafi gwamnati da jama'ar jihar Neja?Ku biyo mu sannu a hankali cikin shirin.
What this episode covers
Send us Fan Mail Nadin mata 131 mukamin masu taimakawa na musamman da Gwamnan Jihar Neja Muhammad Umar Bago ya yi a karshen makon jiya na ci gaba da daukar hankalin 'yan jihar. Mene ne wannna nadin ke nufi, kuma ta wadanne bangarori zai shafi gwamnati da jama'ar jihar Neja? Ku biyo mu sannu a hankali cikin shirin.
NOW PLAYING
Yadda Nadin Mata 131 Mukaman Siyasa Ya Tayar Da Kura A Neja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.