EPISODE · Apr 11, 2022 · 15 MIN
Yadda Ruwan Sha Ke Neman Gagaran Talakan Kano, Katsina da Jos
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailJama'ar Kano, Katsina da Jos na fama da rashin ruwan sha da na ayyukan yau da kullum a cikin gida. Hakan ya jefa da yawa cikin mawiyacin hali. A cikin shirin za ku ji yadda mutane ke barin gidajensu cikin dare domin neman ruwansha da na ayyuka. Shirin Najeriya A Yau ya bankado inda gizo ke saka
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Ruwan Sha Ke Neman Gagaran Talakan Kano, Katsina da Jos
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.