EPISODE · Nov 22, 2022 · 16 MIN
Yadda ’Yan Bauchi Da Gombe Ke Kallon Hakar Mai A Yankinsu.
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA Najeriaya, idan aka ce akwai mai a wani yanki, ana ganin; shi ke nan kakarsu ta yanke saka ke nan. Shin haka abin yake kuwa? Masu iya magana kan ce, “ba giringirin ba tai mai”. Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu sharhi, da masu ruwa da tsaki da kuma ‘yan yankin Bauchi da Gombe game da hako mai a yankunan su.
What this episode covers
Send us Fan Mail A Najeriaya, idan aka ce akwai mai a wani yanki, ana ganin; shi ke nan kakarsu ta yanke saka ke nan. Shin haka abin yake kuwa? Masu iya magana kan ce, “ba giringirin ba tai mai”. Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu sharhi, da masu ruwa da tsaki da kuma ‘yan yankin Bauchi da Gombe game da hako mai a yankunan su.
NOW PLAYING
Yadda ’Yan Bauchi Da Gombe Ke Kallon Hakar Mai A Yankinsu.
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m