EPISODE · Nov 22, 2022 · 16 MIN
Yadda ’Yan Bauchi Da Gombe Ke Kallon Hakar Mai A Yankinsu.
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA Najeriaya, idan aka ce akwai mai a wani yanki, ana ganin; shi ke nan kakarsu ta yanke saka ke nan. Shin haka abin yake kuwa? Masu iya magana kan ce, “ba giringirin ba tai mai”. Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu sharhi, da masu ruwa da tsaki da kuma ‘yan yankin Bauchi da Gombe game da hako mai a yankunan su.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda ’Yan Bauchi Da Gombe Ke Kallon Hakar Mai A Yankinsu.
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.