EPISODE · Dec 5, 2022 · 13 MIN
Yadda 'Yan IPOB Ke Shirin Hana Zabe A Kudancin Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRundunar 'yan sandan Najeriya ta ce 'yan haramtacciyar kungiyar aware ta IPOB ne ke bankawa ofisoshin Hukumar Zabe Ta Najeriya INEC wuta a Kudancin Najeriya. Shin mene ne yasa ake ci gaba da kone ofisoshin INEC a Kudancin Najeriya, kuma wane irin tasiri hakan zai yi ga yankin a zaben 2023? Shirin Najeriya A Yau ya bi diddigin wannan batu, ya kuma tattauna da hukumar INEC da masana domin gano bakin zaren.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda 'Yan IPOB Ke Shirin Hana Zabe A Kudancin Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.