EPISODE · Jul 12, 2022 · 15 MIN
Yadda 'Yan Siyasa Ke Raba Kan 'Yan Najeriya, Su Kuma Kansu A Hade
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailNajeriya kasa ce da Allah ya yi mata arziki, dimbin arziki sosai. Wasu mashaharanta ma suna cewa, duk duniya ba wanda ya ke da arziki irin Najeriya. Amma kuma ba talakawan da su ke wahala, kamar talawakawan Najeriya.Talakawan kasar na biye wa siyasa da yan siyasa, su yi ta cece-kuce, da fada, da gaba, a wani lokacin ma har da kisan junansu a kan siyasa, a yayin da su kuma yan siyasar, manyansu da kananansu, ba haka suke yi ba, kullum su kansu a hade kuma maganarsu daya. Shirin Najeriya a yau, ya duba matsalar, ok inda muka tattauna Dan siyasa, 'yan Najeriya da kuma masanin harkokin al'amuran yau da kullum.
What this episode covers
Send us Fan Mail Najeriya kasa ce da Allah ya yi mata arziki, dimbin arziki sosai. Wasu mashaharanta ma suna cewa, duk duniya ba wanda ya ke da arziki irin Najeriya. Amma kuma ba talakawan da su ke wahala, kamar talawakawan Najeriya. Talakawan kasar na biye wa siyasa da yan siyasa, su yi ta cece-kuce, da fada, da gaba, a wani lokacin ma har da kisan junansu a kan siyasa, a yayin da su kuma yan siyasar, manyansu da kananansu, ba haka suke yi ba, kullum su kansu a hade kuma magana...
NOW PLAYING
Yadda 'Yan Siyasa Ke Raba Kan 'Yan Najeriya, Su Kuma Kansu A Hade
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.