EPISODE · Jun 13, 2023 · 13 MIN
Yadda Zaben Shugabancin Majalisun Najeriya Zai Kasance
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailYau Talata 13 ga Yuni, 2023 za a kaddamar da Majalisar Dokoki a Tarayyar Najeriya a karo na 10 a karkashin mulkin Dimokuradiyya.Yaya zaben shugabancin Majalisar Dokoki a Tarayyar Najeriya zai kasance? Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci, domin jin yadda za ta kaya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda Zaben Shugabancin Majalisun Najeriya Zai Kasance
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.