EPISODE · Aug 7, 2023 · 14 MIN
Yadda Zabin Ministocin Tinubu Ya Bar Baya Da Kura
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailMika sunayen wadanda shugaban Kasar Najeriya BOla Ahmed Tinubu ya mika majalisa domin tantancewa ya janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ‘yan Najeriya. Koi mene ne dalilin da ‘yan Najeriya ke ta musayar ra’ayi kan sunayen ministoci? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.
What this episode covers
Send us Fan Mail Mika sunayen wadanda shugaban Kasar Najeriya BOla Ahmed Tinubu ya mika majalisa domin tantancewa ya janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ‘yan Najeriya. Koi mene ne dalilin da ‘yan Najeriya ke ta musayar ra’ayi kan sunayen ministoci? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.
NOW PLAYING
Yadda Zabin Ministocin Tinubu Ya Bar Baya Da Kura
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m