’Yan Kudu Sun Mayar Da Mu Abin Kashewa A Yankinsu —’Yan Arewa episode artwork

EPISODE · Sep 13, 2022 · 16 MIN

’Yan Kudu Sun Mayar Da Mu Abin Kashewa A Yankinsu —’Yan Arewa

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan Mail’Yan Najeriya na yi wa kasarsu kirari da cewa ‘kasa daya, al’umma daya’.Amma ’yan Arewacin kasar mazauna yankin Kudu sun koka bisa yadda suka yi zargin an mayar da su abin kashewa da kuma tsangwama a yankin da suke zama.Shin ina ’yancin da tsarin mulkin Najeriya ya bai wa kowane dan kasar na zama a duk inda yake so a bisa doka, ba tare da an cutar da shi ko an nuna masa wariya ba?Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da wasu ’yan Arewa mazauna Jihar Anambra kan yadda suke rayuwa a can.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Sep 13, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

’Yan Kudu Sun Mayar Da Mu Abin Kashewa A Yankinsu —’Yan Arewa

0:00 16:47

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 16 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on September 13, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!