EPISODE · Sep 13, 2022 · 16 MIN
’Yan Kudu Sun Mayar Da Mu Abin Kashewa A Yankinsu —’Yan Arewa
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan Mail’Yan Najeriya na yi wa kasarsu kirari da cewa ‘kasa daya, al’umma daya’.Amma ’yan Arewacin kasar mazauna yankin Kudu sun koka bisa yadda suka yi zargin an mayar da su abin kashewa da kuma tsangwama a yankin da suke zama.Shin ina ’yancin da tsarin mulkin Najeriya ya bai wa kowane dan kasar na zama a duk inda yake so a bisa doka, ba tare da an cutar da shi ko an nuna masa wariya ba?Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da wasu ’yan Arewa mazauna Jihar Anambra kan yadda suke rayuwa a can.
Embed this episode
NOW PLAYING
’Yan Kudu Sun Mayar Da Mu Abin Kashewa A Yankinsu —’Yan Arewa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.