EPISODE · Oct 5, 2021 · 14 MIN
‘Yan Ta’adda Sun Kafa Sabbin Dokoki A Wadnsu Yankuna A Jihar Neja
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailWadansu da ake zargin ‘yan kungiyar boko haramun ne sun kafawa al’ummar kauyukan Awulo da Kuregbe na karamar hukumar shiroron sabbin dokokin zamantakewa. Yan bindigar dai sun ce dole ne a aurar da duk wadda takai shekaru 12 da haihuwa. Sun kuma haramta kaiwa ‘yan sanda da kotu kara.
Embed this episode
NOW PLAYING
‘Yan Ta’adda Sun Kafa Sabbin Dokoki A Wadnsu Yankuna A Jihar Neja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.