EPISODE · Oct 5, 2021 · 14 MIN
‘Yan Ta’adda Sun Kafa Sabbin Dokoki A Wadnsu Yankuna A Jihar Neja
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailWadansu da ake zargin ‘yan kungiyar boko haramun ne sun kafawa al’ummar kauyukan Awulo da Kuregbe na karamar hukumar shiroron sabbin dokokin zamantakewa. Yan bindigar dai sun ce dole ne a aurar da duk wadda takai shekaru 12 da haihuwa. Sun kuma haramta kaiwa ‘yan sanda da kotu kara.
What this episode covers
Send us Fan Mail Wadansu da ake zargin ‘yan kungiyar boko haramun ne sun kafawa al’ummar kauyukan Awulo da Kuregbe na karamar hukumar shiroron sabbin dokokin zamantakewa. Yan bindigar dai sun ce dole ne a aurar da duk wadda takai shekaru 12 da haihuwa. Sun kuma haramta kaiwa ‘yan sanda da kotu kara.
NOW PLAYING
‘Yan Ta’adda Sun Kafa Sabbin Dokoki A Wadnsu Yankuna A Jihar Neja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m