EPISODE · Dec 3, 2025 · 28 MIN
Kalubalen Dake Gaban Janar Christopher Musa A Matsayin Ministan Tsaro
from Daga Laraba · host Idris Daiyab Bature
Ana sa ran Majalisar Dattawa za ta tantance tare da tabbatar da Janar Christopher Musa mai ritaya a matsayin Ministan Tsaro, bayan da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunansa zuwa majalisar.Wannan naɗin ya zo ne a wani lokaci da Najeriya ke fuskantar ƙalubalen tsaro a sassa daban-daban na ƙasar, musamman hare-haren ’yan bindiga, da ‘yan ta’adda, da masu garkuwa da mutane da rikice-rikicen ƙabilanci a yankuna daban-daban.Ko wadanne irin kalubale ne ke gaban sabon ministan tsaron yayin da yake shirin kama aiki a ma’aikatar tsaro bayan majalisa ta tabbatar da shi?Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.
NOW PLAYING
Kalubalen Dake Gaban Janar Christopher Musa A Matsayin Ministan Tsaro
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
May 12, 2026 ·50m
May 12, 2026 ·54m
May 8, 2026 ·55m
May 8, 2026 ·50m