EPISODE · Sep 23, 2025 · 20 MIN
Abin Da Doka Ya Ce Kan Kisan Jami’an ‘Yan Sanda
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailKisan jami’an tsaro na cigaba da zama ruwan dare a Najeriya, lamarin da ya daɗe yana tayar da hankali, amma a ‘yan kwanakin nan abin ya ƙara muni.Misali, kwanan nan a an kashe wasu jami’an ‘yan sanda a kananan hukumomin Katsina-Ala da Ukum a jihar Benue, inda ‘yan bindiga suka kai hari tare da kashe ‘yan sanda uku inda suka kuma sace wasu bakwai. Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan abin da dokokin kasa suka ce kan kisan jami'an 'yan sanda.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Doka Ya Ce Kan Kisan Jami’an ‘Yan Sanda
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.