EPISODE · Dec 20, 2022 · 16 MIN
Abin Da Ke Jawo Asarar Rayuka A Kan Hanyoyin Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailShin dole ne sai mutane sun tafiya a lokutan bukukuwan Sallah, Kirsimati, da karshen shekara?Shin me ya sa jama’a ke tururuwar tafiye-tafiyen zuwa bukukuwa da kuma ganawa da ’yan uwa da abokan arziki, a irin wadannan lokutan da ake yawan samun haddura?Ku biyo mu cikin shirin Najeriya A yau don jin yadda abin yake.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ke Jawo Asarar Rayuka A Kan Hanyoyin Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.