EPISODE · May 5, 2025 · 29 MIN
Abin da ke kai matasan Najeriya ci-rani wasu ƙasashen Afirka
from Najeriya a Yau · host Idris Ɗaiyab Bature
Send us Fan MailA ko’ina a Nahiyar Afirka za a iya samun ɗan Najeriya da ya bar ƙasar sa domin rayuwa a wata ƙasa. A yau ba sai an je Turai ko Amurka ba – kasashe irin su Mali, Ghana, Libya, Sudan da sauran su suna cike da matasa ’yan Najeriya wadanda suka je ci-rani.Shin me ya sa wadannan matasa suke barin Najeriya – uwa ga Afirka, mai albarkatu da dama?Me suke samu a waje da ba za su iya samu a gida Najeriya ba?Wannan shi ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai duba.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin da ke kai matasan Najeriya ci-rani wasu ƙasashen Afirka
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.