EPISODE · Aug 6, 2021 · 14 MIN
Abin Da Ke Saka 'Yan Najeriya Shakku Game Da COVID-19
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailAlkaluman da Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) ta fitar ranar Alhamis sun nuna cewa a ranar 4 ga watan Agusta kadai mutane fiye da 700 aka tabbatar sun kamu da COVID-10.Sai dai 'yan Najeriya masu yawa ba su yarda da cewa akwai cutar ba, ballantana su dauki matakan kare kansu da sauran jama'a.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ke Saka 'Yan Najeriya Shakku Game Da COVID-19
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.