EPISODE · Jul 31, 2023 · 14 MIN
Abin Da Kungiyar Kwadago Ke Shirin Yi A Jihohi
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailTun bayan tabbatar da cire tallafin man fetur da shugaban Najeriya Bola Ahmed ya yi a ranar da ya kama aiki a Najeriya 'yan kasar ke kukan tsanantan tattalin arzika, da ya jefa rayuwar mutane da dama cikin tashin hankali. Kungiyar kwadago ta Najeriya ta shirya gangami na gama gari a ranar Laraba mai zuwa, ko a wane hali a ke ciki a jihohin kasar nan? Shirin Najeriya A Yau ya tattaro rahoto daga wasu daga cikin jihohin kasar nan.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Kungiyar Kwadago Ke Shirin Yi A Jihohi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.