EPISODE · Sep 8, 2023 · 14 MIN
Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Sauran Malamai
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailRasuwar Sheikh Abubakar Giro Argungu sakamakon rashin lafiya a daren shekaranjiya Laraba 6 ga Satumba, ta ruda mutane da dama, a Najeriya da kuma makwabta. Ko mene ne ya banbanta Sheikh Abubakar Giro Argungu da sauran al'umma? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanai game marigayin, daga bakin makusantansa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Sauran Malamai
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.