EPISODE · Aug 3, 2023 · 14 MIN
Abin Da Ya Hana 'Yan Najeriya Fita Zanga-Zangar NLC
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailJiya Laraba 'ya'yan kungiyar kwadago ta Najeriya su ka fara zanga-zangar lumana domin nuna adawa da wadansu tsarukan gwamnatin tarayya. Sai dai gama garin 'yan Najeriya ba su shiga wannan zanga-zangar ba.Ko mene ne ya sa 'yan Najeriya kauracewa wannan zanga-zanga a dai-dai wannan lokaci? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Hana 'Yan Najeriya Fita Zanga-Zangar NLC
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.