EPISODE · May 9, 2023 · 14 MIN
Abin Da Ya Kamata 'Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailYakin da aka dauki kwanaki ana tafkawa a kasar Sudan ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama, ya kuma janyo hasarar dukiya mai tarin yawa. Ko wane darasi Yakamata gwamnatin Najeriya da kuma 'yan Najeriya su koya? Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani kan rikicin Kasar Sudan, da kuma shawarwari kan darussan da ya kamata a kowa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Kamata 'Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.