EPISODE · Nov 2, 2023 · 14 MIN
Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailRahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa Hukumar HISBA ta kai samame wani hotel da kuma wasu gidaje a jihar. Ko mene ne abin da ya sa hukumar HISBA kai wannan samame a wannan lokaci? Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko abin da ya sa HISBA ta dauki wannan mataki a yanzu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.