EPISODE · Aug 20, 2021 · 16 MIN
Abin Da Ya Sa Hukumomi Suka Kasa Shawo Kan Kwalara
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailYayin da cutar amai da gudawa ke ci gaba da lakume rayuka cikin ruwan sanyi a jihohi sama da 22 a Najeriya, ga alama shawo kanta na nema ya gagari wasu daga cikinsu.A wannan shirin na Najeriya a Yau, za mu duba halin da ake ciki a wasu daga cikin jihohin da dalilan da suka hana kawo karshen matsalar zuwa yanzu.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Hukumomi Suka Kasa Shawo Kan Kwalara
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.